Episodi

  • Taba Ka Lashe: 13.05.2025
    May 19 2026
    Maazou Dan Alalo yana ɗaya daga cikin shahararrun mawakan Jamhuriyar Nijar.
    Mostra di più Mostra meno
    11 min
  • Taba Ka Lashe 12.05.2026
    May 12 2026
    Wannan shirin ya dubi yadda wakokin bege na addinin Islama ke kara samun karbuwa tsakanin matasa a kasashen nahiyar Afirka, duk kuwa da yawan sabanin fahimta da ake da su.
    Mostra di più Mostra meno
    10 min
  • Taba Ka Lashe: 08.04.2026
    Apr 14 2026
    Wai shin kun san cewa a yankin Agadez na Jamhuriyar Nijar, akwai wata sarauta da ake kira ANASTAFIDAT da ke da karfin fada a ji baya ga saurautar sarkin Abzun?
    Mostra di più Mostra meno
    10 min
  • Taba ka Lashe: 01.04.2026
    10 min
  • Taba Ka Lashe: 25.03.2026
    Mar 31 2026
    Nishadi ga samari da 'yan mata a shekarun baya a yankuna irin na Katsina, Maradi, Madawa har zuwa Tahoua da wasu sauran sassa.
    Mostra di più Mostra meno
    10 min
  • Taba Ka Lashe: 11.03.2026
    Mar 17 2026
    Buda baki ko Shan ruwa ko iftar a azumin watan Ramadan tsakanin Musulmi da Kirista ya kama hanyar zama al'ada a Kaduna da ke Najeriya
    Mostra di più Mostra meno
    10 min
  • Taba Ka Lashe 06.03.2026
    Mar 6 2026
    Shirin ya duba kabilar Dogon na kasar Mali da ta yi fice a yankin yammacin Afirka musamman a Kudu maso gabashin kasar Mali.
    Mostra di più Mostra meno
    10 min
  • Taba Ka Lashe: 25.02.202
    Mar 3 2026
    Dauri rayuwa ta zamantakewar al'ummar Hausa Fulani da ma wasu kabilun ta kasance cike da alkunya da kuima kamun kai ta yadda matar aure ke kauracewa fadar sunan danta ko mujinta.
    Mostra di più Mostra meno
    10 min